Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Sar 20:6-8 Littafi Mai Tsarki (HAU)

6. Zan ƙara maka shekara goma sha biyar. Zan kuwa cece ka, kai da wannan birni daga hannun Sarkin Assuriya, zan tsare wannan birni don kaina da kuma don bawana, Dawuda.’ ”

7. Sai Ishaya ya ce, “Ku yi masa farsa da ɓaure, marurun zai warke.”

8. Hezekiya kuwa ya ce wa Ishaya, “Mece ce alama, cewa Ubangiji zai warkar da ni har in haura zuwa Haikalin Ubangiji a rana ta uku?”

Karanta cikakken babi 2 Sar 20