Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Sar 2:6 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sa'an nan Iliya ya ce masa, “Ina roƙonka, ka dakata a nan, gama Ubangiji ya aike ni zuwa Kogin Urdun.”Amma Elisha ya ce, “Na rantse da Ubangiji da kuma kai kanka, ba zan rabu da kai ba.” Saboda haka suka tafi tare.

Karanta cikakken babi 2 Sar 2

gani 2 Sar 2:6 a cikin mahallin