Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Sar 2:2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sai Iliya ya ce wa Elisha, “Ina roƙonka, ka dakata a nan, gama Ubangiji ya aike ni har zuwa Betel.”Amma Elisha ya ce, “Na rantse da Ubangiji da kuma kai kanka, ba zan rabu da kai ba.” Saboda haka suka tafi Betel.

Karanta cikakken babi 2 Sar 2

gani 2 Sar 2:2 a cikin mahallin