Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Sam 23:5-8 Littafi Mai Tsarki (HAU)

5. “Haka Allah zai sa wa zuriyata albarka,Gama ya yi mini madawwamin alkawari,Duka kuwa a shirye yake, zai kuwa kiyaye.Abin da nake bukata ke nan,Wannan ne nasarata,Na tabbata kuwa Allah zai kammala shi.

6. Amma marasa Allah suna kama da ƙayayuwan da aka zubar,

7. Amma wanda zai taɓa su, sai da wani ƙarfe ko da māshi,Za a ƙone su ƙurmus.”

8. Ga sunayen jarumawan Dawuda, Yosheb-basshebet, daga Takemon, shi ne ɗaya daga cikin shugabanni uku. Ya girgiza māshinsa, ya kashe mutum ɗari takwas baki ɗaya.

Karanta cikakken babi 2 Sam 23