Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Sam 15:1-2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Bayan wannan Absalom ya samo wa kansa karusa, da dawakai, da zagage mutum hamsin.

2. Absalom yakan tashi da wuri, ya tsaya a kan hanyar da take shiga ƙofar garin. Idan wani mai kai ƙara ya zo wurin sarki don shari'a, Absalom yakan kira shi, ya ce, “Daga ina kake?” Idan mutumin ya faɗa masa garin da ya fito daga cikin Isra'ila,

Karanta cikakken babi 2 Sam 15