Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

1 Sam 30:8 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sai Dawuda ya yi tambaya ga Ubangiji ya ce, “In bi sawun 'yan harin nan? Zan ci musu?”Ya ce masa, “Bi su, gama za ka ci musu, ka ƙwato abin da suka kwashe.”

Karanta cikakken babi 1 Sam 30

gani 1 Sam 30:8 a cikin mahallin