Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

1 Sam 25:40 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Da barorin Dawuda suka zo wurin Abigail a Karmel, suka ce mata, “Dawuda ne ya aiko mu wurinki domin mu kai ki wurinsa, ki zama matarsa.”

Karanta cikakken babi 1 Sam 25

gani 1 Sam 25:40 a cikin mahallin