Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Mat 20:30 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Ga mutum biyu makafi zaune a bakin hanya. Da suka ji dai Yesu ne yake wucewa, sai suka ɗaga murya suka ce, “Ya Ubangiji, ka ji tausayinmu, ya Ɗan Dawuda!”

Karanta cikakken babi Mat 20

gani Mat 20:30 a cikin mahallin