Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Mat 14:32-36 Littafi Mai Tsarki (HAU)

32. Da shigarsu jirgin iska ta kwanta.

33. Na cikin jirgin suka yi masa sujada, suka ce, “Hakika kai Ɗan Allah ne.”

34. Da suka haye, suka sauka a ƙasar Janisarata.

35. Da mutanen garin suka shaida shi, sai suka aika ko'ina a duk karkarar, aka kakkawo masa dukan marasa lafiya,

36. suka roƙe shi su taɓa ko da gezar mayafinsa ma, iyakar waɗanda suka taɓa kuwa suka warke.

Karanta cikakken babi Mat 14