17. Da magariba ta yi, sai ya zo tare da sha biyun nan.
18. Suna cin abinci ke nan, sai Yesu ya ce, “Hakika, ina gaya muku, ɗayanku zai bashe ni, wanda muke ci tare.”
19. Suka fara baƙin ciki, suna ce masa da ɗaya ɗaya, “Ni ne?”
20. Sai ya ce musu, “Ɗaya daga cikin sha biyun nan ne dai, wanda muke ci ƙwarya ɗaya.