Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Luk 4:29-33 Littafi Mai Tsarki (HAU)

29. Sai suka tashi suka fitar da shi bayan gari, har suka kai shi goshin dutsen da aka gina garinsu a kai, don su jefa shi ƙasa.

30. Amma ya ratsa ta tsakiyarsu, ya yi tafiyarsa.

31. Sai ya tafi Kafarnahum, wani gari a ƙasar Galili, yana koya musu ran Asabar.

32. Suka yi mamakin koyarwarsa domin magana tasa da hakikancewa take.

33. A majami'ar kuwa akwai wani mutum mai baƙin aljan. Sai ya ta da murya da ƙarfi ya ce,

Karanta cikakken babi Luk 4