16. A wannan rana Ubangiji Allahnsu zai cece su,Gama su jama'arsa ne, garkensa kuma,Kamar yadda lu'ulu'u yake haske a kambi,Haka za su yi haske a ƙasarsa.
17. Wane irin kyau da bansha'awa alherinsa yake!Hatsi zai sa samari su yi murna.Sabon ruwan inabi kuma zai sa 'yan mata su yi farin ciki.