Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 49:17-20 Littafi Mai Tsarki (HAU)

17. Domin ba zai ɗauke ta a lokacin mutuwarsa ba,Dukiyarsa ba za ta shiga kabari tare da shi ba.

18. Ko da a ce mutum ya sami falalar wannan rai,Ana kuwa ta yabonsa saboda nasarar da ya ci,

19. Duk da haka zai tarar da kakanninsa waɗanda suka mutu,Inda duhu ya dawwama har abada.

20. Girman mutum ba zai hana shi mutuwa ba,Zai mutu kamar dabba.

Karanta cikakken babi Zab 49