6. Ba na jin tsoron dubban abokan gābaWaɗanda suka kewaye ni ta kowane gefe.
7. Ka zo, ya Ubangiji! Ka cece ni, ya Allahna!Ka yi nasara a kan dukan abokan gābana,Ka hallakar da dukan mugaye.
8. Ceto yana zuwa daga wurin Ubangiji,Bari yă sa wa jama'arsa albarka!