1. “Sa'ad da zan warkar da mutanen Isra'ila,Sai zunubin Ifraimu da muguntar Samariya su bayyana,Gama suna cin amana.Ɓarawo yakan fasa, ya shiga,'Yan fashi suna fashi a fili,
2. Amma ba su tunani,Cewa zan tuna da dukan muguntarsu.Yanzu ayyukansu sun kewaye su,Ina ganinsu.