Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Neh 8:9 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Nehemiya kuwa wanda yake mai mulki, da Ezra, firist da magatakarda, da Lawiyawa waɗanda suka fassara wa jama'a dokokin, suka ce wa dukan jama'a, “Wannan rana tsattsarka ce, ta Ubangiji Allahnku, kada ku yi baƙin ciki ko kuka.” Gama mutane duka sai kuka suke sa'ad da aka karanta musu dokokin.

Karanta cikakken babi Neh 8

gani Neh 8:9 a cikin mahallin