Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Neh 7:6 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Waɗannan su ne mutanen lardin Yahuza, waɗanda suka komo daga zaman talala da Nebukadnezzar Sarkin Babila ya kai mutane. Sun komo Urushalima da Yahuza. Kowa ya tafi garinsu.

Karanta cikakken babi Neh 7

gani Neh 7:6 a cikin mahallin