Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Mika 7:16-20 Littafi Mai Tsarki (HAU)

16. Al'umman duniya za su gani,Su kuwa ji kunyar ƙarfinsu duka.Za su sa hannuwansu a baka,Kunnuwansu za su kurmance.

17. Za su lashi ƙura kamar maciji daabubuwa masu rarrafe,Za su fito da rawar jiki daga wurinmaɓuyarsu,Da tsoro za su juyo wurin UbangijiAllahnmu,Za su ji tsoronka.

18. Akwai wani Allah kamarka, mai yafemugunta,Mai kawar da laifin ringingādonsa?Ba ya riƙon fushi har abada, gamashi mai alheri ne.

19. Zai sāke jin juyayinmu,Ya tattake muguntarmu a ƙarƙashinƙafafunsa.Za ka jefar da zunubanmu a cikinzurfin teku.

20. Za ka nuna wa Yakubu aminci,Ga Ibrahim kuma madawwamiyarƙauna,Kamar yadda ka rantse wakakanninmuTun a zamanin dā.

Karanta cikakken babi Mika 7