Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Mika 5:10-15 Littafi Mai Tsarki (HAU)

10. “A wannan rana, ni Ubangiji na ce,Zan kashe dawakanku, in hallakakarusanku.

11. Zan shafe biranen ƙasarku,In rushe garunku.

12. Zan kawar da maita daga ƙasarku,Ba za ku ƙara samun bokaye ba.

13. Zan sassare siffofinku daginshiƙanku,Ba za ku ƙara sunkuya wa aikinhannuwanku ba.

14. Zan tumɓuke gumakan nan Ashtarotdaga cikinku,Zan hallaka biranenku.

15. Da fushi da hasala zan yi sakayyaA kan al'umman da ba su yi biyayyaba.”

Karanta cikakken babi Mika 5