Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Mika 1:12-16 Littafi Mai Tsarki (HAU)

12. Mutanen Marot sun ƙosa su gaalheri,Amma masifa ta zo ƙofarUrushalima daga wurin Ubangiji.

13. Ku mutanen Lakish, ku ɗaura wadawakai karusai,Gama ku kuka fara yin zunubi aSihiyona,Gama an iske laifofin Isra'ilacikinku.

14. Domin haka sai ku ba Moreshet-gatguzuri,Mutanen Akzib za su yaudarisarakunan Isra'ila.

15. Ku mazaunan Maresha, Ubangiji zaikawo wanda zai ci ku da yaƙi,Darajar Isra'ila za ta shigaAdullam.

16. Ku aske kanku saboda ƙaunatattun'ya'yanku.Ku yi wa kanku ƙwaƙwal kamarungulu,Gama 'ya'yanku za su tafi bautartalala.

Karanta cikakken babi Mika 1