43. “Ka yafa fushi, ka runtume mu,Kana karkashe mu ba tausayi.
44. Ka kuma rufe kanka da gajimareDon kada addu'a ta kai wurinka.
45. Ka maishe mu shara da juji a cikin mutane.
46. “Dukan maÆ™iyanmu suna yi mana ba'a.
47. Tsoro, da wushefe,Da lalatarwa, da hallakarwa sun auka mana.
48. Hawaye suna gangarawa daga idanuna kamar ruwan koguna,Saboda an hallaka mutanena.