Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

M. Had 2:26 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Allah ne yake ba da hikima, da ilimi, da farin ciki ga wanda yake ƙauna. Amma yakan sa matalauci, mai zunubi, ya yi ta wahalar nema ya tara dukiya, domin Allah ya bayar ga wanda yake ƙauna. Wannan ma aikin banza ne, harbin iska ne kawai.

Karanta cikakken babi M. Had 2

gani M. Had 2:26 a cikin mahallin