7. sa'an nan turɓaya ta koma ƙasa kamar a dā, ruhu kuma ya koma wurin Allah wanda ya ba da shi.
8. Banza a banza, duk banza ne, in ji Mai Hadishi. Duk a banza ne.
9. Saboda hikimar Mai Hadishi ya koya wa mutane ilimi. Ya auna, ya bincika, ya tsara karin magana da lura sosai.
10. Ya nemi kalmomi, ya rubuta su daidai.