Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

L. Kid 30:1-2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Musa ya kuma ce wa shugabannin kabilan Isra'ilawa, “Ga abin da Ubangiji ya umarta.”

2. Idan mutum ya yi wa'adi ga Ubangiji, ko kuwa ya rantse zai yi wani abu, ko kuwa ba zai yi wani abu ba, to, kada ya warware maganarsa, amma sai ya aikata abin da bakinsa ya hurta.

Karanta cikakken babi L. Kid 30