14. Sunan Ba'isra'ilen da aka kashe tare da Bamadayaniyar, Zimri ɗan Salu, shi ne shugaban gidan Saminawa.
15. Sunan Bamadayaniya kuwa, Kozbi, 'yar Zur. Shi ne shugaban mutanen gidan ubansa a Madayana.
16. Ubangiji kuma ya umarci Musa, ya ce,
17. “Ku fāɗa wa Madayanawa ku hallaka su.