22. Duk da haka za a lalatar da Keniyawa.Har yaushe za ku zama bayin Assuriyawa?”
23. Sai kuma ya hurta jawabinsa, ya ce,“Kaito, wa zai rayu sa'ad da Allah ya yi wannan?
24. Jiragen ruwa kuwa za su zo daga Kittim,Za su wahalar da Assuriya da Eber,Su kuma da kansu za su lalace.”
25. Sai Bal'amu ya tashi ya koma garinsu, Balak kuma ya yi tafiyarsa.