Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

K. Mag 9:15-18 Littafi Mai Tsarki (HAU)

15. Takan yi ta kiran masu wucewa waɗanda hankalinsu yake a kan ayyukansu, ta ce,

16. “Ku shigo, ku jahilai!” Takan ce wa dolo,

17. “Ruwan da aka sata ya fi daɗi, haka nan kuma abincin da ake satar ya fi daɗi.”

18. Waɗanda suka fāɗa a hannunta ba su sani mutuwa za su yi ba, waɗanda suka riga sun shiga kuwa suna can sun nutse cikin lahira.

Karanta cikakken babi K. Mag 9