Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Josh 7:7 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Joshuwa ya ce, “Kaitonmu, ya Ubangiji Allah, me ya sa ka haye da jama'an nan zuwa wannan hayin Urdun, don ka bashe mu a hannun Amoriyawa, su hallakar da mu? Da ma mun haƙura, mun yi zamanmu a wancan hayin Urdun.

Karanta cikakken babi Josh 7

gani Josh 7:7 a cikin mahallin