Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Josh 1:15 Littafi Mai Tsarki (HAU)

har lokacin da Ubangiji ya hutar da 'yan'uwanku kamarku, su kuma su mallaki ƙasa wadda Ubangiji Allahnku yake ba su, a sa'an nan za ku koma zuwa ƙasar da take mulkinku, ku mallake ta, wato ƙasar da Musa, bawan Ubangiji, ya ba ku a hayin Urdun wajen gabas.”

Karanta cikakken babi Josh 1

gani Josh 1:15 a cikin mahallin