Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ish 65:16 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Dukan wanda yake so ya roƙi albarka, sai ya roƙi Allah ya sa masa albarka, Allah da yake mai aminci ne. Dukan wanda zai sha rantsuwa, sai ya rantse da sunan Allah, Allah da yake mai aminci ne. Wahalan dā za su ƙare, za a kuwa manta da su.”

Karanta cikakken babi Ish 65

gani Ish 65:16 a cikin mahallin