Ba za a ƙara ce da ke, “Yasasshiya” ba,Ko a ce da ƙasarki, “Mata wadda Mijinta ya Rabu da Ita.”Sabon sunanki yanzu shi ne, “Wadda Allah ya Yarda da Ita.”Ƙasarki kuwa za a ce da ita, “Ta yi Aure da Farin Ciki,”Domin Ubangiji ya ji daɗinki,Zai kuwa zama kamar miji ga ƙasarki.