Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ish 56:8 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Haka Ubangiji Allah, shi wanda ya tattara Isra'ilawa korarru, ya faɗa, ya ce, “Zan ƙara tattaro waɗansu, bayan waɗanda na riga na tattara.”

Karanta cikakken babi Ish 56

gani Ish 56:8 a cikin mahallin