Yanzu kuwa za ku kira al'ummai, baƙi,Dā ba su kuwa san ku ba, ko da rana ɗaya,Amma yanzu za su sheƙo a guje domin su haɗa kai da ku!Ni, Ubangiji Allahnku, Allah Mai Tsarki na Isra'ila,Zan sa dukan wannan ya faru,Zan ba ku girma da daraja.”