Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ish 3:16 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Ubangiji ya ce, “Duba irin girmankai da matan Urushalima suke da shi! Suna tafe suna hura hanci, a koyaushe suna ta fara'a irin ta yaudara, suna takawa ɗaya ɗaya a hankali da mundaye a ƙafafunsu, suna cas cas.

Karanta cikakken babi Ish 3

gani Ish 3:16 a cikin mahallin