Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ish 29:1 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Bagaden Allah, Urushalima kanta, ƙaddara ta auko mata! Birnin da Dawuda ya kafa zango, ƙaddara ta auko mata! Bari shekara ɗaya ko biyu su zo su wuce suna shagulgulansu, suna bukukuwansu,

Karanta cikakken babi Ish 29

gani Ish 29:1 a cikin mahallin