2. Ka mai da birane kufaiKa lalatar da kagaransu,Wuraren da maƙiya suka gina kuwa,An shafe su har abada.
3. Jama'ar al'ummai masu iko za su yabe ka,Za a ji tsoronka a biranen mugayen al'ummai.
4. Matalauta da 'yan ƙaƙa naka yi sun sheƙa zuwa wurinka,Sun sami zaman lafiya a lokatan wahala.Ka ba su mafaka daga hadura,Ka inuwantar da su daga matsanancin zafi.Mugaye sukan tasar musu kamar hadirin ƙanƙara,