Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Irm 5:19 Littafi Mai Tsarki (HAU)

“Sa'ad da mutanenki suka ce, ‘Me ya sa Ubangiji Allahnmu ya yi mana waɗannan abubuwa duka?’ sai ki ce musu, ‘Kamar yadda kuka rabu da ni kuka bauta wa gumaka a ƙasarku, haka kuma za ku bauta wa baƙi a ƙasar da ba taku ba.’ ”

Karanta cikakken babi Irm 5

gani Irm 5:19 a cikin mahallin