Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Irm 22:26-30 Littafi Mai Tsarki (HAU)

26. Zan jefar da shi da uwarsa a wata ƙasa inda ba a haife shi ba, a can zai mutu.

27. Amma ƙasan nan da suke marmarin komowa cikinta, ba za su koma cikinta ba.”

28. Ashe, Yekoniya kamar fasasshentulu yake,Wanda ba wanda ya kula da shi?Me ya sa aka watsar da shi da'ya'yansa,A ƙasar da ba su sani ba?

29. Ya ke ƙasa, ƙasa, ƙasa!Ki ji maganar Ubangiji!

30. Haka Ubangiji ya ce,“Rubuta wannan mutum, marar'ya'ya.Mutumin da ba zai yi albarka a dukkwanakinsa ba.Gama ba wani daga zuriyarsaDa zai gāji gadon sarautar Dawuda,Ko ya yi mulki kuma a Yahuza.”

Karanta cikakken babi Irm 22