19. “Domin haka ga abin da ni, Ubangijina ce,Idan ka komo sa'an nan zan kawoka.Za ka tsaya a gabana.Idan ka hurta abin da yake gaskiyaba na ƙarya ba,Za ka zama kakakina.Za su komo gare ka,Amma kai ba za ka koma wurinsuba.
20. Zan maishe ka garun tagulla sabodawaɗannan mutane,Za su yi yaƙi da kai, amma ba zasu yi nasara a kanka ba,Gama ina tare da kai don in cece ka,in kuɓutar da kai.
21. Zan kuɓutar da kai daga hannunmugaye,Zan ɓamɓare ka daga hannunmarasa tausayi.”