Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Irm 15:18-21 Littafi Mai Tsarki (HAU)

18. Me ya sa azabata ta ƙi ƙarewa,Raunukana kuma ba su warkuwa,Sun kuwa ƙi warkewa?Za ka yaudare ni kamar rafi,Ko kamar ruwa mai ƙafewa?”

19. “Domin haka ga abin da ni, Ubangijina ce,Idan ka komo sa'an nan zan kawoka.Za ka tsaya a gabana.Idan ka hurta abin da yake gaskiyaba na ƙarya ba,Za ka zama kakakina.Za su komo gare ka,Amma kai ba za ka koma wurinsuba.

20. Zan maishe ka garun tagulla sabodawaɗannan mutane,Za su yi yaƙi da kai, amma ba zasu yi nasara a kanka ba,Gama ina tare da kai don in cece ka,in kuɓutar da kai.

21. Zan kuɓutar da kai daga hannunmugaye,Zan ɓamɓare ka daga hannunmarasa tausayi.”

Karanta cikakken babi Irm 15