Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Irm 13:23-27 Littafi Mai Tsarki (HAU)

23. Mutumin Habasha zai iya sākelaunin fatar jikinsa?Ko kuwa damisa za ta iya sākedabbare-dabbarenta?Idan haka ne, ku kuma za ku iya yinnagarta,Ku da kuka saba da yin mugunta.

24. Zan warwatsar da kuKamar yadda iskar hamada takewatsar da ƙaiƙayi.”

25. Ubangiji ya ce, “Wannan shi nerabonku,Rabon da na auna muku, ni Ubangijina faɗa.Domin kun manta da ni, kun dogaraga ƙarairayi,

26. Ni kaina kuma zan kware mukusuturarku ta rufe fuskarkuDon a ga tsiraicinku.

27. Na ga abubuwanku masubanƙyama,Wato zinace-zinacenku, da haniniyakamar dawakai,Da muguwar sha'awarku takaruwanci a kan tuddai da filaye,Ya Urushalima, taki ta ƙare!Har yaushe za a tsarkake ki?”

Karanta cikakken babi Irm 13