Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Irm 12:14 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Ga abin da Ubangiji ya faɗa a kan mugayen maƙwabtan Isra'ila waɗanda suka taɓa gādon da ya ba jama'arsa Isra'ila su gada. “Saboda haka zan tumɓuke su daga cikin ƙasarsu. Zan kuma tumɓuke mutanen Yahuza daga cikinsu.

Karanta cikakken babi Irm 12

gani Irm 12:14 a cikin mahallin