Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Fit 22:19-21 Littafi Mai Tsarki (HAU)

19. “Duk wanda ya kwana da dabba, lalle kashe shi za a yi.

20. “Wanda ya miƙa hadaya ga wani allah, ba ga Ubangiji ba, sai a hallaka shi ɗungum.

21. “Kada ku wulakanta baƙo ko ku zalunce shi, gama dā ku baƙi ne a ƙasar Masar.

Karanta cikakken babi Fit 22