Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Fit 16:1-2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Taron jama'ar Isra'ila suka tashi daga Elim suka shiga jejin Sin wanda yake tsakanin Elim da Sina'i, a rana ta goma sha biyar ga watan biyu bayan fitowarsu daga ƙasar Masar.

2. Sai dukan taron jama'ar Isra'ilawa suka yi wa Musa da Haruna gunaguni cikin jejin, suka ce musu,

Karanta cikakken babi Fit 16