Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Far 44:3-5 Littafi Mai Tsarki (HAU)

3. Gari na wayewa aka sallami mutanen da jakunansu.

4. Tun ba su riga suka yi nisa da garin ba, Yusufu ya ce wa mai hidimar gidansa, “Tashi, ka bi mutanen, in ka iske su ka ce musu,

5. ‘Don me kuka rama alheri da mugunta? Don me kuka sace mini finjalina na azurfa? Da shi ne mai gidana yake sha, da shi ne kuma yake yin istihara. Kun yi kuskure da kuka yi haka.’ ”

Karanta cikakken babi Far 44