Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Far 26:7 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sa'ad da mutanen wurin suka tambaye shi matarsa, ya ce, “Ita 'yar'uwata ce,” gama yana jin tsoro ya ce, “Ita matata ce,” don kada mutanen wurin su kashe shi saboda Rifkatu, da yake ita kyakkyawa ce.

Karanta cikakken babi Far 26

gani Far 26:7 a cikin mahallin