Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Far 24:65-67 Littafi Mai Tsarki (HAU)

65. ta ce wa baran, “Wane ne mutumin can da yake zuwa daga saura garin ya tarye mu?”Sai baran ya ce, “Ai, maigidana ne.” Ta ɗauki mayafinta ta yi lulluɓi.

66. Sai baran ya faɗa wa Ishaku dukan abin da ya yi.

67. Ishaku kuwa ya shiga da ita cikin alfarwarsa ya ɗauki Rifkatu ta zama matarsa, ya kuwa ƙaunace ta. Ta haka Ishaku ya ta'azantu bayan rasuwar mahaifiyarsa.

Karanta cikakken babi Far 24