Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Far 20:9 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Abimelek kuwa ya kira Ibrahim, ya ce masa, “Me ke nan ka yi mana? Wane laifi na yi maka, da za ka jawo bala'i mai girma haka a kaina da mulkina? Ka yi mini abin da bai kamata a yi ba.”

Karanta cikakken babi Far 20

gani Far 20:9 a cikin mahallin