1. A sa'ad da Allah ya fara halittar Sama da duniya,
2. duniya ba ta da siffa, sarari ce kawai, duhu kuwa yana lulluɓe da fuskar zurfin teku, Ruhun Allah kuma yana shawagi bisa ruwayen.
3. Allah ya ce, “Bari haske ya kasance,” sai kuwa ya kasance.
4. Allah ya ga hasken yana da kyau. Allah ya raba tsakanin hasken da duhu,