Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ez 25:3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Ka faɗa musu su ji maganar Ubangiji Allah.” Ubangiji Allah ya ce, “Da yake kun ce, ‘Madalla,’ a lokacin da aka ƙazantar da Haikalina, da lokacin da ƙasar Isra'ila ta zama kufai, da lokacin da aka kai mutanen Yahuza bautar talala,

Karanta cikakken babi Ez 25

gani Ez 25:3 a cikin mahallin